check your best novels here

Sunday 19 February 2017

AUREN 'K'ADDARA ko BIYAYYA? page 24

AUREN K'ADDARA
              ko  BIYAYYA


Na billkisa ibrahim 

24 «*****» wai ina su kairat ?
Mom tace suna d'akinsu tare da k'awayen amarya, 
   "Yace okey"
Kad'an yaci abinci  ya ajiye,
     "Mom ta kallesa ba dai ka k'oshiba babana??
   "Na k'oshi mom yafad'a yana mik'ewa, bari naje nayi sallar isha'i, nawuce gida barci nakeji,
      "Mom tace to saida safe"
"Itama Munneerah tace saida safe yaya, ya juyo ya kalleta batare daya amsaba ya fice,
Yay wa bak'in dake falo saida safe ya tafi.

Saida yay sallah sannan ya nufi gida, husnace kawai afalon yasan jiransa takeyi, azuciyarsa yace yarinya duk jarabar ki kya barni, dan yanda na gajinnan ba abinda zan iya tsinana miki.

Amma afili saiya ce lafiya kika zauna ke kad'ai afalo??
 "Tace k'alau kai nake jira"
"Yace to muje, d'akinsa suka shiga, ya kalli d'akin sannan ya kalleta, wai yanzu haka kika bar d'akin nan baki gyara ba??
 Tace to ai naga baiyi dattiba.

Ya kalleta cikin haushi akwana biyu ba a kwana ad'akinba, sannan kice babu datti, kinga ki gyara kokuma ki tafi d'akinki ki kwanta nina gyara nan.......


billy
{Mrs Abdus'salam}
Share:

0 comments:

Post a Comment

Recent

Blog Archive

Contact Form

Name

Email *

Message *